Jarumar Kannywood Aisha Humaira ta bayyana alakar dake tsakaninta da Rarara - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

Jarumar Kannywood Aisha Humaira ta bayyana alakar dake tsakaninta da Rarara

Jarumar Kannywood Aisha Humaira ta bayyana alakar dake tsakaninta da Rarara
Asiha Humaira


Jaruma a masana'antar Kannywood, A'isha Humaira ta bayyana cewa maganar da wasu ke yaÉ—a wa cewa Rarara ya kai sadakin aurenta a lokacin da suka ziyarci birnin Maiduguri kai tallafi ga Æ´an ambaliyar ruwa ba gaskiya ba ne.


Humaira ta bayyana haka ne ta cikin wata tattaunawa da ta yi a É—akin watsa shirye-shirye na jaridar Dokin Ƙarfe TV, inda ta Æ™ara da cewa, 


"Wallahi ƙarya ne, Rarara bai kai sadakin aurena ba". In ji ta.


Ta kara da cewa bai kamata mutane su rika bayyana abubuwan da basu sani ba, babu amfanin mutum ya hada zance a kan karya. Rarara yana matsayin maigidana ne ba miji ba. In ji ta. 


Me zaku ce ?


Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel