ALLAHU AKBAR: Tace "Addinina ya hanani gaisawa da maza" - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

ALLAHU AKBAR: Tace "Addinina ya hanani gaisawa da maza"

ALLAHU AKBAR: Tace "Addinina ya hanani gaisawa da maza"
Khadija mohammed (husna) 


Wata yarinya mai suna Khadija mohammed (husna) daga makarantar sweet heaven high school dake garin kano taki mikawa shugaban rukunin bankunan UBA hannu mr Oliver Olawuba.


A lokacin data zo na daya a gasar da gidauniyar UBA foundation ta shirya, sa’ilin da ake mika mata lambar karramawa.


A cewar Husna gaisawa da maza ya sabawa koyarwar addinin Islama.


Shin yaya kuke ganin abinda Khadija tayi?


Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel