Hotuna: Yadda Kashim Shettima Yayi Taro da 'yan Kannywood

Hotuna: Yadda Kashim Shettima Yayi Taro da 'yan Kannywood
Hotuna: Yadda Kashim Shettima Yayi Taro da 'yan Kannywood


Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima Yayi Taro da yan Kannywood


Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya yi wata ganawa da jaruman Kannywood, bayan taron tattaunawa kan fasaha, da al'ada da ƙirƙire-ƙirƙire don ci gaban tattalin arziƙi a Abuja.


Zaman ganawa da Kashim Shettima yai da yan kannywood na zuwa ne kadan bayan kwana biyu da rasuwar fitaccen darakta a masana'antar ta Kannywood Aminu S Bono. 


Hotuna na ta yawo a shafukan social media na ganawar da mataimakain shugaban kasa yai da jaruman Kannywood wanda suka hada da Ali Nuhu, Rahama Sadau Nuhu Abdullahi, Ado Gwanja da sauransu. 

Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya yi wata ganawa da jaruman Kannywood, bayan taron tattaunawa kan fasaha, da al'ada da ƙirƙire-ƙirƙire don ci gaban tattalin arziƙi a Abuja.
Rahama Sadau tare da Kashim shetima

Babbar jarumar Kannywood Rahama Sadau ita ta wallafa hotunan a shafinta na Twitter tare da wallafa bayani Kannywood dalilin ganawar da sukai da mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima. 


Ku Kalli Hotunan Yadda Aka Gudanar da taron 

Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post