Hotuna: Yadda Aka Gudanar da Walimar Daurin Auren Zawarawa A Kano

Daurin Zawarawa A Kano
Daurin Zawarawa A Kano 

Hotuna: Yadda Aka Gudanar da Walimar Daurin Auren Zawarawa A Kano 


Bayan daura auren zawarawa da yan mata da gwamnatin Kano ta yi a ranar Juma’a 13/10/2023 an yi taron walima a gidan gwamnati a ranar Asabar 14/10/2023. 


Tsohon gwamnan Kano Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso tare da Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf da takwaransa na jihar Jigawa, Malam Umar Namadi sun halarci walima/ liyafar daurin aure (Auren Gata) na Ma'aurata 1800 wanda gwamnatin jihar Kano ta dauki nauyi.


Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne ya fara kaddamar da wannan shiri a lokacin gwamnatinsa a wani bangare na shirin inganta rayuwar jama'a a jihar.


Daga cikin wadanda suka halarci taron har da dan takarar mataimakin shugaban kasa, Bishop Isaac Idahosas, shugabannin jam’iyyar da fitattun malaman addinin musulunci a fadin Najeriya.


Ga hotunan Yadda walimar ta kasance

Hotuna: Yadda Aka Gudanar da Walimar Daurin Zawarawa A Kano

Hotuna: Yadda Aka Gudanar da Walimar Daurin Zawarawa A Kano

Daurin Zawarawa A Kano

Daurin Zawarawa A Kano

Daurin Zawarawa A Kano

Daurin Zawarawa A Kano

Daurin Zawarawa A Kano

Daurin Zawarawa A Kano

Daurin Zawarawa A Kano

Hotuna: Yadda Aka Gudanar da Walimar Daurin Zawarawa A Kano


Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post