Labaran Duniya
HOTUNA: Yadda Dubban Al'ummar Garin Potiskum Suka Yi Zagayen Ranar Maulud
Saturday, September 16, 2023
0
Dubban Al'ummar Musulmi dake garin Potiskum na jihar Yobe sun fito zagayen Mauludin Annabi Muhammadu (SAW) kamar yadda suka saba yi duk shekara.
Hotunan sun yadu a kafafen sada zumunta a safiyar Asabar 1 Rabiu Auwal, hijira 1445 daidai da 16 /9/2023.
📷: Auwal Salisu
Previous article
Next article
Leave Comments
Post a Comment