Shugabannin mulkin Nijar sun nemi taimako daga kungiyar Wagner ta Rasha - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

Shugabannin mulkin Nijar sun nemi taimako daga kungiyar Wagner ta Rasha



Shugabannin mulkin Nijar sun nemi taimako daga kungiyar Wagner ta Rasha yayin da take fuskantar barazanar shiga tsakani da sojojin ECOWAS


Sabuwar gwamnatin mulkin sojan Nijar ta nemi taimako daga kungiyar ‘yan amshin shatan kasar Rasha Wagner a daidai lokacin da wa’adin da aka dibar mata ya kusa na ta saki hambararren shugaban kasar ko kuma ta fuskanci yiwuwar shiga tsakani na soji daga kungiyar kasashen yammacin Afrika, a cewar wani manazarta.

Related Posts:
Previous article
Next article

1 Comments

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel