Labaran Duniya
Tsuntsaye Masu Jan-baki Sun Afka Garin Argungun Tare Da Lalata Gonaki Fiye Da 100
Sunday, June 25, 2023
0
Rahoton BBC Hausa ya tabbatar da cewa aƙalla mutum 100 ne suka rasa gonakinsu yayin da dandazon tsuntsaye jan-baki suka afka wa gonakin shinkafa a garin Argungu na jihar Kebbi.
Mazauna yankin sun ce tsuntsayen sun lalata kusan hekta 75,000 na gonankin a ranakun ƙarshen makon nan.
Kawo yanzu dai miliyoyin kudi ne akai asarar su wanda har zuwa yanzu ba'a iya kayyadesu ba.
Previous article
Next article
Leave Comments
Post a Comment