Da na hadu da Kwankwaso sai na kwada masa mari: Inji tsohon gwamna Ganduje - Android Pols - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

Da na hadu da Kwankwaso sai na kwada masa mari: Inji tsohon gwamna Ganduje - Android Pols

 

Tsohon gwamna Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya ce da ya hadu da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso a Fadar shugaban kasa sai ya mare shi


Yayin da yake ganawa da manema labarai a fadar shugaban kasa bayan ganawa da Tinubu Ganduje ya bayyanawa shugaban kasa damuwar sa kan rushe gine-ginen da akayi ba bisa ka'ida ba da gwamna Abba Kabir Yusuf keyi.

Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel