Kada Wanda Ya Kuskura Ya Kira Sunana A Tahajjud - Gargadin Mawakiya Aisha Yobe Ga Samari - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

Kada Wanda Ya Kuskura Ya Kira Sunana A Tahajjud - Gargadin Mawakiya Aisha Yobe Ga Samari


Wata Matashiyar budurwa mawakiya Aisha Yobe ta gargadi samarin da suke kokarin ambatar sunanta a sallah Tahajjud da su guji yin hakan.


"Banason wani koda wasa ya ambaci sunana a lokutan sallar Tahajjud domin ni ta mai rabo ce, a cewar Aisha Yobe".


Samari dai da dama suna amfani da lokutan sallar Tahajjud wajen Kiran sunayen 'yan matan da suke son aura. 

Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel