Wani magidanci ya yiwa surukarsa dukan tsiya saboda yiwa jaririn sa zane a fuska ba da izininsa ba - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

Wani magidanci ya yiwa surukarsa dukan tsiya saboda yiwa jaririn sa zane a fuska ba da izininsa ba



Wani dan Najeriya ya lakada wa surukarsa dukan tsiya irin na rashin tausayi saboda ta yiwa jaririn sa sabon haihuwa zanen al'ada a fuskarsa. 


Mutumin mai suna Ahmed Yusuf ya lakada wa surukarsa duka ne lokacin da yake cike da fushi bayan da ya dawo gida ya tarar an bata fuskar jaririn da zane ba tare da izininsa ba.


Shin Idan kaine Zaka iya yiwa surukarka duka idan ta aikata maka hakan? 

Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel