Sheikh Aminu Daurawa Yaja Kunnen Masu Yada Hotunan Amaryarsa A Soshiyal Midiya
Shehin Malami Aminu Daurawa ya yi kira tare da jan kunnen masu yaɗa hotunan sabuwar amaryarsa a shafukan soshiyal midiya wacce ta ciyo gasar Alqur'ani maigirma ta ƙasa baki ɗaya.
Amaryar mai suna Haulat Aminu Ishaq Ana sa ran cewa malamin zai angwance da hafizar a makon gobe. Wanda Yace baiji daÉ—in yadda wasu mutane ke yaÉ—a hotunanta a shafukan sada zumunta na zamani ba.
Hakan yasa amaryar fashewa da kuka bayan samun labarin yadda hotunanta suke ta yawo a duniya. Bai kamata mutane su dinga yaÉ—a hotunan ba don ba abar talla bace, cewar malamin.
Abinda ake bukata shine saurin auren irin wannan Æ´an mata hafizai bawai waÉ—anda suka shahara a bikin gasar kyau na mis Naija ba. Sannan yaja hankalin waÉ—anda suke yayaÉ—a hotunan da su daina.
Leave Comments
Post a Comment