Sheikh Aminu Daurawa Yaja Kunnen Masu Yada Hotunan Amaryarsa A Soshiyal Midiya - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

Sheikh Aminu Daurawa Yaja Kunnen Masu Yada Hotunan Amaryarsa A Soshiyal Midiya



Shehin Malami Aminu Daurawa ya yi kira tare da jan kunnen masu yaÉ—a hotunan sabuwar amaryarsa a shafukan soshiyal midiya wacce ta ciyo gasar Alqur'ani maigirma ta Æ™asa baki É—aya. 


Amaryar mai suna Haulat Aminu Ishaq Ana sa ran cewa malamin zai angwance da hafizar a makon gobe. Wanda Yace baiji daÉ—in yadda wasu mutane ke yaÉ—a hotunanta a shafukan sada zumunta na zamani ba. 


Hakan yasa amaryar fashewa da kuka bayan samun labarin yadda hotunanta suke ta yawo a duniya. Bai kamata mutane su dinga yaÉ—a hotunan ba don ba abar talla bace, cewar malamin. 


Abinda ake bukata shine saurin auren irin wannan Æ´an mata hafizai bawai waÉ—anda suka shahara a bikin gasar kyau na mis Naija ba. Sannan yaja hankalin waÉ—anda suke yayaÉ—a hotunan da su daina. 

Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel