HOTUNA: Dawayya ta bude katafaren wajen gyaran jiki da kwalliya - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

HOTUNA: Dawayya ta bude katafaren wajen gyaran jiki da kwalliya

Rukayya Umar Dawayya


Jarumar finafinan Hausa Rukayya Umar Dawayya ta bude wani katafaren wajen gyaran jiki da kwalliya na mata a jihar Kano.


A ranar Laraba ne dai 26 ga Oktoba 2022 aka yi bikin taron buÉ—e wajen wanda akai masa suna da 'DY Utrat 85'. dimbin jama'a suka halarta, ciki har da manyan jarumai mata na masana'antar Kannywood duk sun halarta.


Katafaren wajen yana kan titin Guda Abdullahi dake a farm center cikin birnin Kano. A yayin bude wajen mahaifiyar jarumar itace ta yankan zaren bude wajen.

Rukayya Umar Dawayya








Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel