An sace wayar tsohon mataimakin shugaban kasa Namadi Sambo wajen wani taro da aka yi a Abuja - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

An sace wayar tsohon mataimakin shugaban kasa Namadi Sambo wajen wani taro da aka yi a Abuja


Sanata Shehu Sani ya bayyana haka a shafin sa na Twitter. 


Sani ya yi nuni da cewa, akwai tsauraran matakan tsaro a wurin taron amma a hakan aka samu wani ya keta “layin tsaro” don sace wayar. 


Wannan ya faru ne a ranar, 6 ga Oktoba, a wajen kaddamar da littafin tarihin rayuwar marigayi Gwamna Solomon Lar.



Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel