Shugaba Buhari Ya Bukaci ‘Yan Najeriya Da Su Sake Zabar Jam’iyyar APC A Zaben 2023 Domin Cigaba Da Samun Zaman Lafiya A Kasa - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

Shugaba Buhari Ya Bukaci ‘Yan Najeriya Da Su Sake Zabar Jam’iyyar APC A Zaben 2023 Domin Cigaba Da Samun Zaman Lafiya A Kasa



Shugaban kasar Nigeria Muhammad Buhari ya yi kira ga al'umar Najeriya da su kara zaben jam'iyar APC a zabe mai zuwa na 2023. 


Shugaba Buhari ya bayyana cewa idan 'yan Najeriya suka sake zaben APC a babban zabe mai zuwa, don dorewar ci-gaba da zaman lafiya da kwanciyar hankali a fadin kasar da yammcin Afirka.


Buhari ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da yai da masu ruwa da tsaki na jam'iyar APC a fadarsa dake Abuja a ranar Juma'a 22 ga Yuli 2022. 

Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel