DSS ta kama ƴan boko haram da kayan haɗa bama-bamai zasu shiga Jihar Kano - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

DSS ta kama ƴan boko haram da kayan haɗa bama-bamai zasu shiga Jihar Kano


Rundunar jam'ian farin kaya ta DSS reshen jihar kano, tayi nasarar kame wasu mayaƙa da ake zaton ƴan Boko Haram ne su 2 cikin wata mota, tare da kayayyakin haɗa bama-bamai a hanyarsu ta dab da shiga garin kano."


DSS ɗin ta kama mayaƙan ne da muggan makamai da suka haɗa da bindigu ƙirar AK47 biyo bayan wasu kayayyaki na haɗa bama-bamai kamar yadda jam'ain suka bada sanarwan hakan, tare da bayyana hakan acikin hotuna.


Idan baku manta ba a makon da ya gabata ne aka samu labarin fashewar wani abu da ake tunanin cewa bam ne a unguwar Sabon Gari dake cikin birnin Kano, sai dai daga bisani an tabbatar da cewa ba bam ne ba tukunyar girki ce ta gas.

Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel