Matsalar Rashin Tsaro Na Kara Tabarbare A Kaduna
Yadda Ƴan bindiga suka rika rusa bangon ɗakunan mutane suka sace mutum goma 13 a Kaduna
Mazauna unguwar Gimbiya dake Sabon Tasha, garin Kaduna sun tashi da safiyar Alhamis cikin tashin hankali bayan wasu Æ´an bindiga sun afka musu cikin daren Laraba.
KARANTA: Gwamnatin Kano Ta Fitar Da Ranar Yin Muqabala Da Sheikh Abdul-Jabbar
KARANTA: Shin Kun San Cewa Zaku Iya Amfani Da Bawon Ayaba Ku Wanke Hakoran Ku Suyi Haske?
KARANTA: El-Rufai Ya Bada Umurnin Rufe Makarantu 13 a Kaduna Litinin,
Jaridar Libert ta rawaito cewa, Maharan sun afka wa wannan unguwa ne cikin dare suna harbe-harbe ta ko ina don tsorata mutane sannan suka dunguma zuwa gidajen mutane suna sace su.
” Wannan salo na yin garkuwa da mutane ya bamu tsoron gaske, domin don ka garkame gidan ka da kwaÉ—o ko ka saka waya a saman katangar duk ba wani abin damuwa ba ne gare su. Katanga suke fasawa ko kuma ma bangon É—akin ka ta waje sai su rusa shi su shigo maka daki.
Leave Comments
Post a Comment