Duk Gwamnan dake son Jiharsa ta Zauna Lafiya ya Koma APC, Gwamna Matawalle - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

Duk Gwamnan dake son Jiharsa ta Zauna Lafiya ya Koma APC, Gwamna Matawalle


Gwamnan jihar zamfara Bello Matawalle ya jaddada dalilin sa na barin jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC.


KARANTA: Duniya Na Fuskantar Tsadar Abinci Mafi Muni A Cikin Shekara 10

KARANTA: Yan Bindiga Sun Sace Mata 13 A Jihar Kaduna

KARANTA: Hanyoyi 7 Da Zaki Gane Namiji Mai Nagarta


Gwamnan a Wata hira da gidan talabijin na TOS yayi dashi ya bayyana cewa yayi kaura daga PDP din ne zuwa APC saboda yawaitar kashe – kashen al'umma da ake samu a jahar sa.


Ya yi kira ga sauran gwamnonin da Jahar su ke fama da matsalar rashin tsaro da su gaggauta komawa jam’iyyar APC mai rinjaye domin samun wanzuwar zaman lafiya a jahohin su.


Ya ce “Na yanke shawarar chanja jam’iyya ne saboda na kawo zaman lafiya a jaha ta, yanzu da duk muka kasance ‘yan jam’iyya daya zan samu cikakken goyan bayan gwamnatin tarayya domin kawo karshen rashin zaman lafiya a Jahar zamfara.

Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel